Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Sheikh gumi ya soki farmakin saman Amurka a Najeriya
Babban Labari

Sheikh gumi ya soki farmakin saman Amurka a Najeriya

December 26, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
1766759601836

Shehin malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya soki farmakin saman da Amurka ta kai kan sansanonin ’yan ta’adda a Arewa maso Yammacin Najeriya, yana cewa hakan na iya ƙara rarraba al’umma tare da tauye ikon ƙasar.

Wannan na zuwa ne bayan Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa sojojin Amurka sun kai hare-hare masu tsanani, yayin da Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da haɗin gwiwar tsaro da musayar bayanan sirri da Amurka.

’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu

Jaridar Punch ta ruwaito wani rubutu da ya wallafa a Facebook, ya nemi gwamnati ta dakatar da haɗin gwiwar soji da Amurka, ta nemi taimakon ƙasashen China, Turkiyya da Pakistan.

Ya kuma ce jefa bama-bamai kaɗai ba zai magance ta’addanci ba, yana mai cewa Najeriya na da isassun sojoji don gudanar da ayyukan ƙasarta, tare da zargin cewa hare-haren a Sokoto na iya ƙara tayar da hankali da rarrabuwar kai a ƙasar.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yadda dawowar sanyi ya sauya al’amura a Kano

January 12, 2026

Majalisar Dokokin Legas Ta Amince Da Kasafin Kuɗin 2026 Na Naira Tiriliyan 4.4

January 9, 2026

Yan siyasan Arewa da malaman addinin Arewa da sarakunan Arewa su ne suka sayar da Arewa ‎ ‎—Naja’atu Muhammad

December 31, 2025

Jinkirin aiwatar da dokokin haraji zai cutar da ma’aikata da talakawa — shugaban kwamitin fadar shugaban ƙasa 

December 22, 2025

An Kama ‘Yan Mata Biyu da Laifin Yunkurin Shigar da Miyagun Kwayoyi Cikin Gidan Yari a Kano

December 22, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Kirsimeti Da Sabuwar Shekara

December 22, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2026 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.