Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024
Afrika

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
cholera virus

Aƙalla, mutane 4,778 ne suka rasa rayukansu sakamakon cutar kwalara a Najeriya, tsakanin shekarar 2020 and 2024, a cewar hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa a ƙasar(NCDC).

Alƙaluman hukumar sun nuna cewa a shekarar 2020, mutum 3,513 ka yi zaton sun kamu da cutar, kuma a cikinsu mutum 95 sun mutu.

Allurar rigakafin ƙwayar cutar HIV da ake yi kan kudi N70,000 ta sanya a zukatan yan Nijeriya

Sai dai alƙaluman sun ƙaru matuƙa a shekarar 2021, inda aka yi zaton mutane 111,062 suka kamu da cutar, kuma 3,604 suka mutu a jihohi 33 na ƙasar.

A shekarar 2025 kaɗai fiye da mutane 300 ne suka mutu, ciki har da mutuwar mutane 179 da sanarwar gwamnatin jihar Zamfara ta ce sun mutu a jihar cikin mutum 12,052 da ake zaton sun kamu da cutar a watan Satumba na 2025.

Mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Auwal Mohammed Jatau ya tabbatar da mutuwar mutum 58 cikin mutane 258 da ake zaton sabbin kamuwa ne da cutar ta kwalara a ƙananan hukumomi 14 na jihar.

Mataimakin gwamnan ya bayyana hakan ne makonni biyu da suka gabata, kamar yadda jaridar Daily Trust ta wallafa.

Hakan na faruwa ne duk da miliyoyin dalolin da ƙasar ta samu bashi daga babban bankin duniya don samar da ruwa, muhalli mai tsafta da kuma wasu tallafin dalar Amurka miliyan biyu da ƙasar ta samu daga Majalisar Ɗinkin Duniya don samar da rigakafin kwalara.

cholera Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yawan Al’umma Na Iya Tsananta Matsalar Tsaro a Nijeriya-Bankin Duniya

October 20, 2025

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi malamai kan binciken kwamitin Shura

October 6, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.