Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bukaci kafafen yada labarai dake jihar nan dasu rika yin aikinsu cikin gaskiya da rikon amana
Labaran Cikin Gida

Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bukaci kafafen yada labarai dake jihar nan dasu rika yin aikinsu cikin gaskiya da rikon amana

May 23, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Sunusi Lamido

Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bukaci kafafen yada labarai dake jihar nan dasu rika yin aikinsu cikin gaskiya da rikon amana wajen yada labaran gaskiya

Sarkin ya bayyana haka ne lokacin da yake karbar shuwagabannin gidan talabijin na Abubakar Rimi karkashin jagorancin Hajiya Hauwa Isah Ibrahim suka kawo masa ziyara a fadar sa.

Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu yace kafafen yada labarai na da muhimmiyar rawar takawa wajen tabbatar da hadin kai da fahimtar juna a tsakanin al’umma.

A nata jawabin shugabar gidan talabijin na Abubakar Rimi Hajiya Hauwa Isah Ibrahim ta bayyana cewa sunzo fadar sarkin ne don kyautata Alaka tare da gabatar da kanta ga mai martaba sarkin.

Wakilin mu na masarautar Kano ya rawaito cewa a yayin ziyarar shugaban na tare da rakiyar mataimakin ta Alhaji Idris Musa Abba ,da daraktan sashin labarai da al’amuran yau da kullum Hajiya Husaina Sa’id Bichi da dai sauran manyan ma’aikatan hukumar.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Rikicin ACF: Lokaci Ya Yi Na Rushe Tsohon Tsari Da Yin Garambawul —Abbas Ibrahim 

May 12, 2026

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.