Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bukaci kafafen yada labarai dake jihar nan dasu rika yin aikinsu cikin gaskiya da rikon amana
Labaran Cikin Gida

Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bukaci kafafen yada labarai dake jihar nan dasu rika yin aikinsu cikin gaskiya da rikon amana

May 23, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Sunusi Lamido

Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bukaci kafafen yada labarai dake jihar nan dasu rika yin aikinsu cikin gaskiya da rikon amana wajen yada labaran gaskiya

Sarkin ya bayyana haka ne lokacin da yake karbar shuwagabannin gidan talabijin na Abubakar Rimi karkashin jagorancin Hajiya Hauwa Isah Ibrahim suka kawo masa ziyara a fadar sa.

Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu yace kafafen yada labarai na da muhimmiyar rawar takawa wajen tabbatar da hadin kai da fahimtar juna a tsakanin al’umma.

A nata jawabin shugabar gidan talabijin na Abubakar Rimi Hajiya Hauwa Isah Ibrahim ta bayyana cewa sunzo fadar sarkin ne don kyautata Alaka tare da gabatar da kanta ga mai martaba sarkin.

Wakilin mu na masarautar Kano ya rawaito cewa a yayin ziyarar shugaban na tare da rakiyar mataimakin ta Alhaji Idris Musa Abba ,da daraktan sashin labarai da al’amuran yau da kullum Hajiya Husaina Sa’id Bichi da dai sauran manyan ma’aikatan hukumar.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025

NAPTIP ta kama mutane biyar da ake zargi da safarar mutane

October 2, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.