Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da nasarar gwamnonin jahohin Bayelsa, Imo da Kogi
Afrika

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da nasarar gwamnonin jahohin Bayelsa, Imo da Kogi

August 23, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
k
k

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da nasarar gwamnonin jihohin Kogi da Bayelsa da kuma jihar Imo dake kudancin kasar.

A hukuncin da ta yanke ranar Juma’a Kotun ta tabbatar da Sanata Duoye Diri na jam’iyyar PDP, a matsayin halastaccen zaɓaɓɓen gwamnan jihar Bayelsa, bayan da ta yi watsi da ƙarar da Timipre Silva na jam’iyyar APC, ya shigar gabanta don ƙalubalantar nasarar da Mista Diri ya samu a zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar ranar 11 ga watan Nuwamban 2023.

Haka kuma kotun ta tabbatar da nasarar Gwamna Usman Ododo na APC a matsayin gwamnan jihar Kogi, bayan watsi da ƙorafin Murtala Ajaka na na SDP

Kotun ta ce ta tabbatar da hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta yanke ranar 27 ga watan Mayun da ya gabata, wadda ta tabbatar da Ododo.

A dai ranar Juma’ar ne kuma kotun ƙolin ta tabbatar da nasarar gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma a zaɓen na ranar 11 ga watan Nuwamba.

Kotun ta tabbatar da nasarar Uzodinma ne bayan fatali da ƙorafin ɗan takarar jam’iyarra PDP, Samuel Anyanwu, saboda rashin gamsassun hujjoji agaban kotun.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yawan Al’umma Na Iya Tsananta Matsalar Tsaro a Nijeriya-Bankin Duniya

October 20, 2025

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.