Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Kotu ta haramta wa Aiyedatiwa neman wani wa’adin gwamna a Ondo
Afrika

Kotu ta haramta wa Aiyedatiwa neman wani wa’adin gwamna a Ondo

March 13, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Lucky Aiyedatiwa

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zaune a Akure, Babban Birnin Jihar Ondo, ta yanke hukuncin cewa Gwamna Lucky Aiyedatiwa bai da damar sake tsayawa takarar wani wa’adin mulki a kujerar.

Da yake gabatar da hukuncin a ranar Alhamis, Mai Shari’a Toyin Bolaji Adegoke ya bayyana cewa kundin tsarin dokokin Nijeriya na 1999 (da aka yi wa kwaskwarima) bai ba wa zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, mataimakin shugaban ƙasa, gwamna ko mataimakin gwamna damar cigaba da riƙe muƙamin ba na tsawon sama da shekaru takwas.

Jirgin sojin Amurka ya yi hatsari a Iraƙi

Kotun ta yi wannan hukunci ne bayan gabatar da wani ƙorafi a gabanta da ke ƙalubalantar cancantar Aiyedatiwa na sake tsayawa takarar gwamnan jihar.

A ranar 27 ga watan Disambar 2024 ne aka rantsar da Aiyedatiwa a matsayin gwamna a Ondo bayan rasuwar tsohon gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu.

Daga bisani ya tsaya takara kuma ya ci zaɓe wanda aka yi a 16 ga Nuwamban 2024 bayan ya doke Agboola Ajayi na jam’iyyar PDP, inda kuma aka sake rantsar da shi a 24 ga Fabrairun 2025.

Saidai, wani mamban APC mai suna Dakta Akin Ebguwalo, a gaban kotun ya ƙalubalanci cancantar gwamnan na sake neman wani wa’adin.

Akan haka ne kotun ta ce ƙyale Aiyedatiwa ya sake tsayawa takara zai saɓa wa hukuncin dokar ƙasa da ya taƙaice zangon zaɓaɓɓun jami’ai.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Hukumomin yaƙi da cin hanci ba su taɓa gayyata ta ba — Pantami

April 14, 2026

An kama jami’an ƴansanda 6 tare da wasu mutane 3 bisa zargin ƙwace da satar mutane a Edo 

April 14, 2026

Maki shida ne ya rage tsakanin Arsenal da Man City

April 13, 2026

Mutane sama da 50 sun rasu a kuskuren harin sojin sama a kasuwa

April 13, 2026

INEC ta ɗage aikin sabunta bayanan rajistar masu zaɓe a fadin ƙasa

April 11, 2026

Gwamnan Kano ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin shugabar ma’aikata ta jiha

April 11, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.