Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Jami’an NDLEA Sun Kama Mutane 56 A Wuraren Hada-hadar Miyagun Ƙwayoyi A Kano
Kano

Jami’an NDLEA Sun Kama Mutane 56 A Wuraren Hada-hadar Miyagun Ƙwayoyi A Kano

March 12, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
ndlea

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa, NDLEA, reshen Kano, ta kai samame a wurare da dama da ake sayar da miyagun ƙwayoyi a Jihar Kano, inda ta kama mutane akalla 56, ciki har da wani da ake zargi da hannu a kisan kai da aka yi shekaru biyar da suka gabata.

A cewar hukumar, an samu nasarar kama mutanen ne bayan wani samame na kwanaki uku a jere, wanda aka gudanar mai taken “Operation Ramadan Mubarak” da ake ci gaba da yi.

Jami’in Hulɗa da Jama’a na rundunar, Sadiq Muhammad Maigatari, ne ya tabbatar da kama waɗanda ake zargin a cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

Ya ce, “Hukumar NDLEA ta kai samame wurare da dama da ake hada-hadar miyagun ƙwayoyi a faɗin Jihar Kano, tare da kama mutane 56, ciki har da wani da ake zargi da hannu a wani kisan kai da ya faru shekaru biyar da suka gabata, bayan gudanar da aiki na tsawon kwanaki uku a jere a ƙarƙashin shirin ‘Operation Ramadan Mubarak’.”

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

HARIN FARM CENTRE: Kada A Bari Rikicin Siyasa Ya Lalata Tattalin Arzikin Kano — Abbas Ibrahim

April 29, 2026

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

April 25, 2026

Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai

April 24, 2026

Gwamnan Kano ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin shugabar ma’aikata ta jiha

April 11, 2026

Gwamnatin Kano ta musanta hannu a yarjejeniyar fili a makarantar FGC 

April 7, 2026

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Karamar Hukumar Tarauni Kan Karbar Shagunan Mutane Na Kasuwar Gyadi-Gyadi Yar Kasuwa

April 6, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.