Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnan Kano ya sauke shugaban ma’aikatan jihar Alhaji Abdullahi Musa daga mukaminsa
Afrika

Gwamnan Kano ya sauke shugaban ma’aikatan jihar Alhaji Abdullahi Musa daga mukaminsa

March 11, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
FB IMG 1773180669753

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sauke Shugaban Ma’aikatan Jihar, Abdullahi Musa, daga mukaminsa nan take.

Haan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Daraktan Yada Labarai na Gidan Gwamnatin Kano, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar.

Sanarwar ta ce matakin wani bangare ne na kokarin gwamnatin jihar na sake farfado da tsarin aikin gwamnati domin inganta kwarewa, ladabi da kuma kyakkyawan gudanar da ayyuka a hukumomin gwamnati.

Gwamnan ya gode wa tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar bisa gudunmawar da ya bayar wajen hidimtawa jihar Kano tare da yi masa fatan alheri a rayuwarsa ta gaba.

Hakazalika, an umarci Bilkisu Shehu Maimota, Babbar Sakatariya mai kula da Harkokin Gudanarwa da Ayyuka na Ofishin Majalisar Zartarwa, da ta rike mukamin Shugaban Ma’aikatan Jihar na rikon kwarya har sai an nada wanda zai rike mukamin na dindindin.

Sanarwar ta kuma umarci tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar da ya mika ragamar ofishin ga wacce za ta rike mukamin na rikon kwarya kafin ko a ranar Laraba, 11 ga Maris, 2026.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Ayyuka Takwas Masu Tarin Lada A Kwanaki 10 Na Ƙarshen Watan Ramadan

March 13, 2026

Kotu ta haramta wa Aiyedatiwa neman wani wa’adin gwamna a Ondo

March 13, 2026

Jirgin sojin Amurka ya yi hatsari a Iraƙi

March 13, 2026

Aminu Ado ya sanar da ’yan sanda shirin gudanar da hawan salla a Kano

March 12, 2026

Jami’an NDLEA Sun Kama Mutane 56 A Wuraren Hada-hadar Miyagun Ƙwayoyi A Kano

March 12, 2026

Sojojin UAE biyu sun mutu a hatsarin jirgin sama – Ma’aikatar tsaro

March 10, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Bincike Na Musamman

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

By WafsymMarch 11, 2026

Sabbin matakan da Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dauka na fara shirin tsige Mataimakin Gwamna,…

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026

KANO: Farashin Kayan Masarufi Ya Yi Tashin Gwauron Zabi Gabanin Shigowar Azumin Ramadan ‎ ‎

February 12, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.