Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Ƴanta’dda sun hallaka mayaƙan sa-kai 25 a yammacin jamhuriyar Nijar
Afrika

Ƴanta’dda sun hallaka mayaƙan sa-kai 25 a yammacin jamhuriyar Nijar

March 2, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
pztktkpTURBXy8yNTQxNmNmNzMyMDY2OTNjYjJmZDE4YjBhNjQ3Yzg4YS5qcGeSlQMAAM0CCM0BJZMFzQKAzQFA

Ƴanta’adda sun kashe mayakan sa-kai akalla 25 yayin wani harin da suka kai ƙauyuka hudu na jihar Tillabery da ke yammacin jamhuriya Nijar.

Majiyoyi sun sun ce ƴanta’addan sun kai harin ne ranar 26 ga watan Fabarairu 2026 a yankin Anzourou da ke kan iyaka kasar da Mali.

Iran Ta Tabbatar Da Kisan Ali Khamenei Da Iyalansa

Dakarun sa-kan na aikin tabbatar da tsaro a kauyukansu ne lokacin da ƴanta’addan suka far musu.

Wanan harin na zuwa a daidai lokacin da mayaka masu ikirarin jihadi ke cigaba da kwarara a yankin da matsalar tsaro ta yiwa illa.

A makwonni uku da suka gabata ma ƴanta’adda sun kaiwa wani sansanin dakarun Nijar da ke garin Ayorou na jihar Tillabery hari.

Gabanin haka ƙungiyar IS mai da’awar kafa daular muslunci ta dauki alhakin kai harin filin tashi da saukar jiragen Yamai wanda ya haifar da gagarumar barna ga sansanin sojin saman kasar mai lamba 101.

 

RFI

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Gwamna Abba Ya Kaddamar da Kwamitin Yaƙi da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi, Ya Sanya Hannu Kan Dokar Daba A Kano

July 22, 2026

“Rikicin Shaidar Zama Ɗan Ƙasa a Jos North Ya Ɗauki Sabon Salo, Sarakunan Gargajiya Sun Nemi Shiga Cikin Shari’a.”

July 11, 2026

Sarkin Gaya: Mallakar Katin Zaɓe Shi Ne Ginshiƙin Zaɓen Shugabanni Nagari

July 3, 2026

Sahihin ‎Labari Ke Tabbatar Da Amincewar Jama’a, Ba Gaggawar Wallafa Ba- Shugaban NUJ

July 1, 2026

NWUK Expels 34 Students Over Examination Malpractice

June 30, 2026

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 20267

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.