Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnan Jihar Rivers Fubara Ya Kori Dukkan Kwamishinoni Da Manyan Jami’an Gwamnatin
Afrika

Gwamnan Jihar Rivers Fubara Ya Kori Dukkan Kwamishinoni Da Manyan Jami’an Gwamnatin

October 2, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
fabura rivers

Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da korar dukkan kwamishinoni da sauran manyan jami’an gwamnati da ke cikin gwamnatinsa.

Sanarwar, wadda mai magana da yawun gwamnan, Nelson Chukwudi, ya fitar a daren Laraba daga Fatakwal, ta ce korar ta fara aiki nan take, bayan hukuncin Kotun Koli da aka yanke kwanan nan.

Yadda talauci ke ingiza mutane sayar da ƙodarsu a Nijeriya

A yayin zaman bankwana da ya yi da mambobin majalisar zartarwarsa domin bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun ƴancin kai, Gwamna Fubara ya gode wa dukkan jami’an da suka yi aiki tare da shi a cikin shekaru biyu da suka gabata bisa gudummawar da suka bayar ga ci gaban jihar, kamar yadda Punch ta rawaito.

A cikin jawabin nasa, Gwamnan ya jaddada muhimmancin bikin ƴancin kai, inda ya yi kira ga ƴan Najeriya da su haɗa kai da Shugaba Bola Tinubu domin gina ƙasa mai cike da zaman lafiya, tsaro da wadata ga kowa da kowa.

Ya kuma tabbatar da aniyar sa na ci gaba da yi wa jihar Rivers hidima da sabon karfi da kuzari, tare da gode wa al’ummar jihar bisa goyon bayan da suke ba shi.

Tun da farko, tsohon shugaban rikon gwamnati na jihar, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (ritaya), wanda aka naɗa lokacin da aka kafa dokar ta-baci a jihar, shi ma ya dakatar da kwamishinoni, masu ba da shawara da shugabannin hukumomi da Fubara ya naɗa.

Sai dai tun bayan tafiyar Ibas daga jihar ranar 18 ga Satumba, ba a san makomar waɗannan jami’an gwamnati ba, lamarin da ya sa majalisar dokokin jihar ta bukaci Gwamna Fubara da ya gabatar da sabbin sunayen kwamishinoni domin tantancewa, tare da kasafin kudin 2025

fabura kora rivers
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

KANO: Farashin Kayan Masarufi Ya Yi Tashin Gwauron Zabi Gabanin Shigowar Azumin Ramadan ‎ ‎

February 12, 2026

NAPTIP Ta Ceto Mata Bakwai Ake Zargin Ana Shirin Safarar Su zuwa Ƙasar Iraki A Kano ‎

February 12, 2026

Tirela Ta Murkushe Mutum Biyu Har Lahira A kaduna  ‎

February 12, 2026

Shugaba Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf A Matsayin Shugaban NAHCON

February 11, 2026

Mata sun fi maza yin aikin baban-giwa a Najeriya

February 11, 2026

Dalilin Da Ya Sa Na Ajiye Shugabancin NAHCON – Abdullahi Saleh Pakistan

February 11, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

KANO: Farashin Kayan Masarufi Ya Yi Tashin Gwauron Zabi Gabanin Shigowar Azumin Ramadan ‎ ‎

By WafsymFebruary 12, 2026

A daidai lokacin da ya rage ‘yan kwanaki kaɗan a shiga watan Ramadan mai alfarma,…

‎“Ya Kamata ‘Yan Jaridu Su Riƙa Nuna Tausayi, Hikima Da Mutunta Jinƙan Ɗan Adam wajen ɗauko labarai ‎ ‎ ‎—Comrade Abbas Ibrahim

January 21, 2026

‎Kisan Gilla: Shawarwari Ga Mata Masu Zaman Gida Don Kare Rayukansu

January 19, 2026

‎Sauyin Yanayi Na Canza Yanayin Sanyi A Arewacin Najeriya  ‎ ‎ ‎— Masana ‎

January 18, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.