Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » A Yayin Bikin Ranar Dimokaradiyya wasu rukunin mutane sun Shirya Gudanar da Zanga-zanga a Kasar nan.
Labaran Cikin Gida

A Yayin Bikin Ranar Dimokaradiyya wasu rukunin mutane sun Shirya Gudanar da Zanga-zanga a Kasar nan.

June 11, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Nig Map

Yayin da ake shirin gudanar da ranar Dimokaradiyya a kasar nan a gobe Alhamis 12 ga watan Yuni, wasu rukunin mutane sun shirya gudanar da zanga-zanga a jihohi 20 na kasar nan.

Cikin wata sanarwa da suka fitar a yau talata, sun ce za a gudanar da zanga-zangar ne sakamakon wahalar rayuwa da rashin tsaro da kasar nan ke fama da shi tare da tabarbarewar al’amura.

Ko’odinetan tattakin na kasa, Juwon Sanyaolu, yace zasu gudanar da tattakin ne a jihohi 20 na kasar nan.

Wasu daga cikin jihohin da zanga-zangar zata gudana sun hadar da Abuja da Edo da Niger da kuma Yobe sai Bornoi da Oyo da Bauchi da Delta da Adamawa.

Sanyolu yace yayin gudanar da tattakin nasu zasu nunawa shugaban kasar damuwar su kan halin da kasar nan ke ciki, tare da kira a samar da daidaito tare da mutunta Dimokaradiyya.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025

NAPTIP ta kama mutane biyar da ake zargi da safarar mutane

October 2, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.