Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » A Yayin Bikin Ranar Dimokaradiyya wasu rukunin mutane sun Shirya Gudanar da Zanga-zanga a Kasar nan.
Labaran Cikin Gida

A Yayin Bikin Ranar Dimokaradiyya wasu rukunin mutane sun Shirya Gudanar da Zanga-zanga a Kasar nan.

June 11, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Nig Map

Yayin da ake shirin gudanar da ranar Dimokaradiyya a kasar nan a gobe Alhamis 12 ga watan Yuni, wasu rukunin mutane sun shirya gudanar da zanga-zanga a jihohi 20 na kasar nan.

Cikin wata sanarwa da suka fitar a yau talata, sun ce za a gudanar da zanga-zangar ne sakamakon wahalar rayuwa da rashin tsaro da kasar nan ke fama da shi tare da tabarbarewar al’amura.

Ko’odinetan tattakin na kasa, Juwon Sanyaolu, yace zasu gudanar da tattakin ne a jihohi 20 na kasar nan.

Wasu daga cikin jihohin da zanga-zangar zata gudana sun hadar da Abuja da Edo da Niger da kuma Yobe sai Bornoi da Oyo da Bauchi da Delta da Adamawa.

Sanyolu yace yayin gudanar da tattakin nasu zasu nunawa shugaban kasar damuwar su kan halin da kasar nan ke ciki, tare da kira a samar da daidaito tare da mutunta Dimokaradiyya.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Gwamnatin jihar Kano ta umarci masu gudanar da sana’ar gwangwan da su dakatar da sayo kayayyakin daga yankin Arewa maso Gabas

July 2, 2025

Karya dokar Tuki ke Jawo Asarar Dukiya da Rayuka Sakamakon Haifar da Hatsari

June 18, 2025

Gwamnatin jihar kano tayi kira ga iyaye da su dinga sanya idanu akan ƴaƴan su mata wajen sauke duk wani nauyi da yake kan su

May 28, 2025

Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da kudi sama da Naira Miliyan Dari da Hamsin da Daya don sake gina Masallacin da wani matashi ya kona masallata a garin Tiga  Gadan dake Karamar Hukumar Gezawa

May 27, 2025

Hatsaniyar data Faru a Karamar Hukumar Rano wadda ta kai ga Rasuwar DPO da wani mutum daya– ‘Yan sanda Sun Nemi Hadin kai don Dawo da Tsaro a Yankin

May 27, 2025

Hukumar tace fina-finai ta yi nasarar kama wasu na’urori da ake amfani dasu wajan buga hotunan batsa ga masu sana’ar maganin Gargajiya a Jahar Kano

May 26, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Kano

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

By WafsymApril 13, 2025

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayana Dalilan yin Gwanjon…

Hukumar tace fina-finai ta haramtawa Usman Sojaboy da wasu mata biyu shiga harkokin Film ko waka a Kano

January 20, 2025

Madrid ko Barca: Wa zai lashe Spanish Super Cup?

January 12, 2025

Barca ta kara rashin nasarar ɗaukaka kara kan yi wa Olmo rijista

December 31, 2024
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.