Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da kudi sama da Naira Miliyan Dari da Hamsin da Daya don sake gina Masallacin da wani matashi ya kona masallata a garin Tiga  Gadan dake Karamar Hukumar Gezawa
Labaran Cikin Gida

Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da kudi sama da Naira Miliyan Dari da Hamsin da Daya don sake gina Masallacin da wani matashi ya kona masallata a garin Tiga  Gadan dake Karamar Hukumar Gezawa

May 27, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Abba Kabir Yusuf

Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da kudi sama da naira miliyan dari da hamsin da Daya don sake gina masallacin da wani matashi ya kona masallata a garin Tiga  Gadan dake karamar hukumar Gezawa a ranar 16 ga watan Mayun shekarar data gabata ta 2024. Hakan na cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai da alamuran cikin gida na jihar Kano Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya fitar.

Sanarwar ta kuma ce,  ginin zai hadar da na Islamiyya da Ofisoshi da kuma  gyaran bandakuna tare da samar da wutar Sola da kuma fanfan tuka-tuka.

Gyaran masallacin na daga cikin alkawarin da gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi wa alummar garin na Gadan lokacin da ya kai ziyara na cewar zai gudanar da gyaransa.

Kazalika ta cikin sanarwar gwamnan ya bukaci al’ummar yankin na Gadan da su bayar da hadinkan da ya kamata wajen tabbatar da aikin tare da kula da su idan an kammala.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Hukumomin yaƙi da cin hanci ba su taɓa gayyata ta ba — Pantami

April 14, 2026

An kama jami’an ƴansanda 6 tare da wasu mutane 3 bisa zargin ƙwace da satar mutane a Edo 

April 14, 2026

Maki shida ne ya rage tsakanin Arsenal da Man City

April 13, 2026

Mutane sama da 50 sun rasu a kuskuren harin sojin sama a kasuwa

April 13, 2026

INEC ta ɗage aikin sabunta bayanan rajistar masu zaɓe a fadin ƙasa

April 11, 2026

Gwamnan Kano ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin shugabar ma’aikata ta jiha

April 11, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.