Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da kudi sama da Naira Miliyan Dari da Hamsin da Daya don sake gina Masallacin da wani matashi ya kona masallata a garin Tiga  Gadan dake Karamar Hukumar Gezawa
Labaran Cikin Gida

Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da kudi sama da Naira Miliyan Dari da Hamsin da Daya don sake gina Masallacin da wani matashi ya kona masallata a garin Tiga  Gadan dake Karamar Hukumar Gezawa

May 27, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Abba Kabir Yusuf

Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da kudi sama da naira miliyan dari da hamsin da Daya don sake gina masallacin da wani matashi ya kona masallata a garin Tiga  Gadan dake karamar hukumar Gezawa a ranar 16 ga watan Mayun shekarar data gabata ta 2024. Hakan na cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai da alamuran cikin gida na jihar Kano Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya fitar.

Sanarwar ta kuma ce,  ginin zai hadar da na Islamiyya da Ofisoshi da kuma  gyaran bandakuna tare da samar da wutar Sola da kuma fanfan tuka-tuka.

Gyaran masallacin na daga cikin alkawarin da gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi wa alummar garin na Gadan lokacin da ya kai ziyara na cewar zai gudanar da gyaransa.

Kazalika ta cikin sanarwar gwamnan ya bukaci al’ummar yankin na Gadan da su bayar da hadinkan da ya kamata wajen tabbatar da aikin tare da kula da su idan an kammala.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Majalisar Dokokin Legas Ta Amince Da Kasafin Kuɗin 2026 Na Naira Tiriliyan 4.4

January 9, 2026

Yan siyasan Arewa da malaman addinin Arewa da sarakunan Arewa su ne suka sayar da Arewa ‎ ‎—Naja’atu Muhammad

December 31, 2025

Sheikh gumi ya soki farmakin saman Amurka a Najeriya

December 26, 2025

Jinkirin aiwatar da dokokin haraji zai cutar da ma’aikata da talakawa — shugaban kwamitin fadar shugaban ƙasa 

December 22, 2025

An Kama ‘Yan Mata Biyu da Laifin Yunkurin Shigar da Miyagun Kwayoyi Cikin Gidan Yari a Kano

December 22, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Kirsimeti Da Sabuwar Shekara

December 22, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2026 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.