Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Wata Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin cewa kwacewa da kuma rushe wani gini mallakin wani kamfanin mai zaman kansa baya bisa ka’ida
Labaran Cikin Gida

Wata Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin cewa kwacewa da kuma rushe wani gini mallakin wani kamfanin mai zaman kansa baya bisa ka’ida

May 23, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
court

Wata Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin cewa kwacewa da kuma rushe wani gini mallakin wani kamfanin mai zaman kansa baya bisa ka’ida, inda ta umarci gwamnatin jihar Kano ta biya kamfanin diyyar naira miliyan Dubu Biyu da Kuma miliyan Shida.

Mai Shari’a Ibrahim Musa Muhammad Karaye ya yanke wannan hukuncin, da yayi fatali da matakin da Gwamnatin jihar Kano lokacin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta dauka na kwace damar mallakar wuri mallakin kamfanin,ba tare da bayar da wa’adi ba.

Kotun ta bayar da umarnin ne,bayan sauraron bangaren masu kara,ta hannun lauyan su Barister Sa’idu Muhammad Tudun wada da ya shigar da kara a gabanta tun a shekarar 2019 lokacin tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje.

Justice Karaye yace kwace wurin wanda Hukumar kula da kasa tayi a wata wasika data rubutawa kamfanin a ranar 3 ga watan satumba na shekarar 2021,ya saba doka da kuma dokokin kasa.

Haka zalika ya bayyana rashin Jin dadin sa bisa karbe wurin ba bisa ka’ida ba dama rushewa a yayin da maganar ke gaban kotu da yace yin hakan yiwa doka karantsaye ne.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025

NAPTIP ta kama mutane biyar da ake zargi da safarar mutane

October 2, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.