Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Wata Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin cewa kwacewa da kuma rushe wani gini mallakin wani kamfanin mai zaman kansa baya bisa ka’ida
Labaran Cikin Gida

Wata Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin cewa kwacewa da kuma rushe wani gini mallakin wani kamfanin mai zaman kansa baya bisa ka’ida

May 23, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
court

Wata Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin cewa kwacewa da kuma rushe wani gini mallakin wani kamfanin mai zaman kansa baya bisa ka’ida, inda ta umarci gwamnatin jihar Kano ta biya kamfanin diyyar naira miliyan Dubu Biyu da Kuma miliyan Shida.

Mai Shari’a Ibrahim Musa Muhammad Karaye ya yanke wannan hukuncin, da yayi fatali da matakin da Gwamnatin jihar Kano lokacin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta dauka na kwace damar mallakar wuri mallakin kamfanin,ba tare da bayar da wa’adi ba.

Kotun ta bayar da umarnin ne,bayan sauraron bangaren masu kara,ta hannun lauyan su Barister Sa’idu Muhammad Tudun wada da ya shigar da kara a gabanta tun a shekarar 2019 lokacin tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje.

Justice Karaye yace kwace wurin wanda Hukumar kula da kasa tayi a wata wasika data rubutawa kamfanin a ranar 3 ga watan satumba na shekarar 2021,ya saba doka da kuma dokokin kasa.

Haka zalika ya bayyana rashin Jin dadin sa bisa karbe wurin ba bisa ka’ida ba dama rushewa a yayin da maganar ke gaban kotu da yace yin hakan yiwa doka karantsaye ne.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Gwamna Abba Ya Kaddamar da Kwamitin Yaƙi da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi, Ya Sanya Hannu Kan Dokar Daba A Kano

July 22, 2026

“Rikicin Shaidar Zama Ɗan Ƙasa a Jos North Ya Ɗauki Sabon Salo, Sarakunan Gargajiya Sun Nemi Shiga Cikin Shari’a.”

July 11, 2026

Sahihin ‎Labari Ke Tabbatar Da Amincewar Jama’a, Ba Gaggawar Wallafa Ba- Shugaban NUJ

July 1, 2026

NWUK Expels 34 Students Over Examination Malpractice

June 30, 2026

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 2026

NDLEA Ta Kone Tan 12.2 Na Miyagun Ƙwayoyi a Kano, Ta Kama Mutum 

June 29, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 20267

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.