Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta kama wasu kayayaki marasa Ingancin a wasu kasuwani da manyan kantinan sayar da kayayaki a nan Kano
Kano

Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta kama wasu kayayaki marasa Ingancin a wasu kasuwani da manyan kantinan sayar da kayayaki a nan Kano

May 23, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
NAFDAC 2

Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta ce ta kama wasu kayayaki marasa Ingancin a wasu kasuwani da manyan kantinan sayar da kayayaki a nan Kano da kudinsu ya kai fiye da Naira Miliyan Dari Biyar.

Shugaban hukumar Mai Lura da jihar Kano, Kasim Idris Ibrahim, ne ya bayana hakan a zantawarsa da manema labarai a yau Jumma’a a shelkwatar hukumar dake sakatariyar Gwamnatin tarayya dake Kan titin zuwa Katsina a nan Kano.

Idris Ibrahim, ya Kuma ce yanzu haka sun fara bincike kan mutanen da suka kama da kayayakin dan daukar mataki na gaba.

Kasim Idris Ibrahim,ya kuma ce akwai bukatar masu siyan kayayyaki su tabbatar sun duba lambar hukumar a jikin kayan da zasu siya dama lokacin karewar amfaninsa dan kaucewar ci ko amfani da kayan da zai cutar da su.

Wakilimu Abba Muhammad, ya rawaito cewar hukumar ta kuma sha alwashin cigaba da kakabe duk wasu gurbatatun magani ko kayan abinci da suka saba dokar hukumar.

 

 

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Gwamnan Kano ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin shugabar ma’aikata ta jiha

April 11, 2026

Gwamnatin Kano ta musanta hannu a yarjejeniyar fili a makarantar FGC 

April 7, 2026

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Karamar Hukumar Tarauni Kan Karbar Shagunan Mutane Na Kasuwar Gyadi-Gyadi Yar Kasuwa

April 6, 2026

Dandazon jama’a sun tarbi Gwamna Yusuf a Kano 

April 5, 2026

Gwamnatin  Kano Ta Tura Dalibai 550  Domin Taimakawa Wajen Faɗaɗa Rajistar Katin Zaɓe A Fadin Jihar ‎

April 2, 2026

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Sabon Salon Rajistar Katin Zaɓe

April 2, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.