Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta kama wasu kayayaki marasa Ingancin a wasu kasuwani da manyan kantinan sayar da kayayaki a nan Kano
Kano

Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta kama wasu kayayaki marasa Ingancin a wasu kasuwani da manyan kantinan sayar da kayayaki a nan Kano

May 23, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
NAFDAC 2

Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta ce ta kama wasu kayayaki marasa Ingancin a wasu kasuwani da manyan kantinan sayar da kayayaki a nan Kano da kudinsu ya kai fiye da Naira Miliyan Dari Biyar.

Shugaban hukumar Mai Lura da jihar Kano, Kasim Idris Ibrahim, ne ya bayana hakan a zantawarsa da manema labarai a yau Jumma’a a shelkwatar hukumar dake sakatariyar Gwamnatin tarayya dake Kan titin zuwa Katsina a nan Kano.

Idris Ibrahim, ya Kuma ce yanzu haka sun fara bincike kan mutanen da suka kama da kayayakin dan daukar mataki na gaba.

Kasim Idris Ibrahim,ya kuma ce akwai bukatar masu siyan kayayyaki su tabbatar sun duba lambar hukumar a jikin kayan da zasu siya dama lokacin karewar amfaninsa dan kaucewar ci ko amfani da kayan da zai cutar da su.

Wakilimu Abba Muhammad, ya rawaito cewar hukumar ta kuma sha alwashin cigaba da kakabe duk wasu gurbatatun magani ko kayan abinci da suka saba dokar hukumar.

 

 

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Sarkin Gaya: Mallakar Katin Zaɓe Shi Ne Ginshiƙin Zaɓen Shugabanni Nagari

July 3, 2026

Sahihin ‎Labari Ke Tabbatar Da Amincewar Jama’a, Ba Gaggawar Wallafa Ba- Shugaban NUJ

July 1, 2026

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rushe Tsarin Karatu Mai Dauke Da JSS Da SS A Makarantun Sikandire A Najeriya

June 30, 2026

Jami’ar Northwest Kano Ta Kori Dalibai 34 Saboda Karya Dokokin Jarabawa ‎

June 30, 2026

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 2026

NDLEA Ta Kone Tan 12.2 Na Miyagun Ƙwayoyi a Kano, Ta Kama Mutum 

June 29, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 20267

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.