Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Majalisar wakilai za ta cigaba da goyon bayan matakan Tinubu – Tajuddeen Abbas
Afrika

Majalisar wakilai za ta cigaba da goyon bayan matakan Tinubu – Tajuddeen Abbas

December 18, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn

Shugaban majalisar wakilan Najeriya Tajuddeen Abbas, ya ce matakan da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu yake ɗauka wajen inganta tattalin arzikin Najeriya na nuna yadda shugaban ya damu da damuwar al’ummar ƙasar.

Abbas ya bayyana hakan ne a jawabinsa a lokacin da shugaba Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin 2024 a gabatan majalisar dokokin ƙasar a ranar Laraba.

“Majalisar dokoki za ta ci gaba da goyon bayan matakan gyare-gyaren da kake ɗauka ta hanyar yin dokoki da kuma tattaunawa tare da wayar da kan mutane domin ƙara fahimta da amincewa” Inji Abbas

Ya ƙara da cewa tafiye-tafiyen da shugaban yake yi sun ƙara ɗaga darajar ƙasar a idon Duniya.

“Sai dai ana buƙatar irin wannan sadaukarwar domin ƙasa ta ci gaba.”

Sai dai ya ce akwai buƙatar a yaba da sadaukarwa da ƴan Najeriya suka nuna, inda ya ce cire tallafin man fetur da hauhawar farashin kayayyaki da wasu matakan inganta tattalin arziki sun haifar da ƙalubale sosai.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.