Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Kotu ta sallami yaran da ake tuhuma da cin amanar kasa yayin zanga-zangar tsadar rayuwa a Nijeriya
Afrika

Kotu ta sallami yaran da ake tuhuma da cin amanar kasa yayin zanga-zangar tsadar rayuwa a Nijeriya

November 5, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
WhatsApp Image 2024 11 05 at 11.54.59
WhatsApp Image 2024 11 05 at 11.54.59

Babbar Kotun Tarayyar Najeriya da ke Abuja ta soke ƙarar da aka shigar gabanta kan zargin da ake yi wa wasu yara ‘yan da cin amanar ƙasar bayan sun gudanar da zanga-zangar tsadar rayuwa mai taken #EndBadGovernance a watan Agustan shekarar 2024.

Alƙalin kotun, mai shari’a Obiora Egwuatu, a ranar Talata ya soke ƙarar bayan M. D Abubakar, lauyan Antoni Janar na Nijeriya ya shigar da buƙatar janye tuhumar baki daya.

Matakin na zuwa ne kwana guda bayan da shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya umarci kotu ta saki ƙananan yaran da aka gurfanar a gabanta, waɗanda suke cikin mutanen da gwamnatin ta zarga da cin amanar kasa – lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce da muhawara mai zafi a ƙasar.

Kundin tsarin mulkin Nijeriya ya bai wa Antoni Janar na ƙasar, Lateef Fagbemi, damar janye ƙarar da gwamnatin tarayya ta shigar a gaban kotu ta hanyar karɓe lamarin daga hannun Babban Sufeton ‘Yan sandan kasar.

Daga nan ne Mai Shari’a Egwuatu ya soke ƙarar abin da ke nufin an wanke mutum 119 daga zargin da gwamnati ta yi musu na cin amanar ƙasa.

Ko da yake mutanen ba su bayyana yau a gaban kotun ba, inda alƙalin ya yi umarni a sake su daga gidan yarin da ake tsare dasu nan-take.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.