Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Mun Ceto Nijeriya Yayin Da Take Gab Da Dilmiyewa – Shugaba Tinubu
Babban Labari

Mun Ceto Nijeriya Yayin Da Take Gab Da Dilmiyewa – Shugaba Tinubu

March 16, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
IMG 20260314 WA0000 750x500

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin duba harajin da aka ɗora wa gidan jaridu da Rediyo da talabijin domin ƙarfafa masana’antar watsa labarai da kuma inganta rawar da take takawa a kundin tsarin mulki.

Shugaban ya yi wannan alkawari ne a ranar Juma’a a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin wani taron buda baki da ya yi tare da shugabannin kafafen yaɗa labarai.

Tinubu ya yaba wa masu gidajen jarida, editoci da ‘yan jarida bisa rawar da suke takawa wajen sanar da al’umma bayanai, halin da kasa ke ciki, samar da guraben aiki da kuma tabbatar da dimokuraɗiyya ta gaske.

A cewarsa, shugabanci na gari yana buƙatar ɗaukar matakai masu wahala a lokacin da ya dace, yana mai cewa gazawar shugabanni wajen ɗaukar mataki a lokutan da suka dace na iya zama kamar guje wa nauyin da ke kansu.

Ya bayyana cewa wasu sauye-sauyen da gwamnatinsa ta aiwatar sun kasance masu wahala, amma matakai ne da suka zama dole domin daidaita tattalin arziki da kuma hana Nijeriya dilmiyewa cikin matsalar kuɗi mai tsanani.

Ya ce: “Dole ne mu ceci ƙasar nan mu dawo da ita yayin da take gab da dilmiyewa.

“A yau zan iya tsayawa, in yi alfahari a gabanku cewa, Nijeriya ta farfaɗo daga wancan mawuyacin lokacin.”

 

LEADSHIP

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

HARIN FARM CENTRE: Kada A Bari Rikicin Siyasa Ya Lalata Tattalin Arzikin Kano — Abbas Ibrahim

April 29, 2026

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

April 25, 2026

Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai

April 24, 2026

An tabbatar da naɗin Dr Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan gidaje

April 24, 2026

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.