Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ya Sanya Hannu Kan Dokoki Hudu da zasu Kafa Sabbin Hukumomi a Jihar
Kano

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ya Sanya Hannu Kan Dokoki Hudu da zasu Kafa Sabbin Hukumomi a Jihar

April 25, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ya Sanya Hannu Kan Dokoki Hudu da zasu Kafa Sabbin Hukumomi a Jihar .

Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya ce sa hannu kan dokokin zai inganta ayyukan gwamnati da habaka ci gaban al’umma da tattalin arziki.

Ta cikin waata sanarwa da Mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar ranar Alhamis, ta kara da cewar Hukumomin da aka kafa sun hada da

Hukumar Kare Walwalar Jama’a ta Jihar Kano wato Kano State
Social Protection Agency,

Da Hukumar Kula da Tallace-Tallace na alluna ta Jihar Kano wato- Kano State Signed Advertisement Agency.
Sai Hukumar Bunkasa Fasahar Sadarwa da Bayanai -Kano State Information Technology Development Agency, da Hukumar Bunkasa Kanana da Matsakaitan Harkokin Kasuwanci ta Jihar – Kano State Small and Medium Enterprises Development Agency.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kara da cewa wannan mataki yana daga cikin burinsa na gina sabuwar Kano mai cike da ci gaba Yana Mai cewa sabbin hukumomin za su taimaka wajen samar da ayyukan yi, jawo hankalin masu zuba jari, da tabbatar da ingantadyar
manufofin gwamnati.

Ya kuma ja kunnen cewa za a dauki matakin doka kan duk wanda ya karya sabbin dokokin da aka kafa, yana mai tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta tsaya tsayin daka wajen ganin an bi doka da oda.

Wannan sauyi na daga cikin kokarin Gwamna Abba wajen sake fasalin harkokin gwamnati, kara inganta shugabanci, da mayar da Kano cibiyar kirkire-kirkire da ci gaban masana’antu da tattalin arziki.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

“Rikicin Shaidar Zama Ɗan Ƙasa a Jos North Ya Ɗauki Sabon Salo, Sarakunan Gargajiya Sun Nemi Shiga Cikin Shari’a.”

July 11, 2026

Sarkin Gaya: Mallakar Katin Zaɓe Shi Ne Ginshiƙin Zaɓen Shugabanni Nagari

July 3, 2026

Sahihin ‎Labari Ke Tabbatar Da Amincewar Jama’a, Ba Gaggawar Wallafa Ba- Shugaban NUJ

July 1, 2026

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rushe Tsarin Karatu Mai Dauke Da JSS Da SS A Makarantun Sikandire A Najeriya

June 30, 2026

Jami’ar Northwest Kano Ta Kori Dalibai 34 Saboda Karya Dokokin Jarabawa ‎

June 30, 2026

NWUK Expels 34 Students Over Examination Malpractice

June 30, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 20267

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.