Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Ƴanta’dda sun hallaka mayaƙan sa-kai 25 a yammacin jamhuriyar Nijar
Afrika

Ƴanta’dda sun hallaka mayaƙan sa-kai 25 a yammacin jamhuriyar Nijar

March 2, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
pztktkpTURBXy8yNTQxNmNmNzMyMDY2OTNjYjJmZDE4YjBhNjQ3Yzg4YS5qcGeSlQMAAM0CCM0BJZMFzQKAzQFA

Ƴanta’adda sun kashe mayakan sa-kai akalla 25 yayin wani harin da suka kai ƙauyuka hudu na jihar Tillabery da ke yammacin jamhuriya Nijar.

Majiyoyi sun sun ce ƴanta’addan sun kai harin ne ranar 26 ga watan Fabarairu 2026 a yankin Anzourou da ke kan iyaka kasar da Mali.

Iran Ta Tabbatar Da Kisan Ali Khamenei Da Iyalansa

Dakarun sa-kan na aikin tabbatar da tsaro a kauyukansu ne lokacin da ƴanta’addan suka far musu.

Wanan harin na zuwa a daidai lokacin da mayaka masu ikirarin jihadi ke cigaba da kwarara a yankin da matsalar tsaro ta yiwa illa.

A makwonni uku da suka gabata ma ƴanta’adda sun kaiwa wani sansanin dakarun Nijar da ke garin Ayorou na jihar Tillabery hari.

Gabanin haka ƙungiyar IS mai da’awar kafa daular muslunci ta dauki alhakin kai harin filin tashi da saukar jiragen Yamai wanda ya haifar da gagarumar barna ga sansanin sojin saman kasar mai lamba 101.

 

RFI

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Tsagin ADC ƙarƙashin David Mark ya kori Nafiu Bala da wasu bisa zargin yi wa jam’iyya zagon-ƙasa

April 15, 2026

Hukumomin yaƙi da cin hanci ba su taɓa gayyata ta ba — Pantami

April 14, 2026

An kama jami’an ƴansanda 6 tare da wasu mutane 3 bisa zargin ƙwace da satar mutane a Edo 

April 14, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.