Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Yadda talauci ke ingiza mutane sayar da ƙodarsu a Nijeriya
Afrika

Yadda talauci ke ingiza mutane sayar da ƙodarsu a Nijeriya

September 29, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Nig Map

‎An bayyana yadda talauci ke ingiza mutane sayar da ƙodarsu a Nijeriya, inda sama da ƙoda 651 aka sayar ba bisa ƙa’ida ba tsakanin 2015 zuwa 2020, tare da samun kimanin dala biliyan 41 a kasuwar fataucin gaɓoɓi ta ɓoye, a cewar Farfesa Aliyu Abdu na Jami’ar Bayero Kano.
‎
‎Ya bayyana cewa wannan haramtacciyar sana’a ta zama wata ƙazamar kasuwanci ta duniya da ke haɗa dillalai marasa izini, likitoci da masu neman fita daga talauci ta hanyar sayar da sassan jikinsu.

Hukumar Alhazan Nijeriya ta fitar da farashin kujerar Aikin Hajjin 2026
‎

Duk da cewa Dokar Kiwon Lafiyar Nijeriya ta 2014 ta haramta sayar da gaɓoɓi tare da hukunta masu laifi, raunin aiwatar da doka ya ba wa kasuwar bayan fage damar bunƙasa, inda ake yin tiyata a asirce kuma masu sayarwa ke fuskantar matsalolin lafiya da kuncin rayuwa.
‎
‎ Wannan matsalar ta kai ga manyan mutane kamar tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa Ike Ekweremadu kamuwa da laifin safarar ƙoda zuwa Burtaniya, yayin da wasu kwararru ke ganin cewa rashin adalci da talauci ne ginshiƙan wannan annoba.
‎
‎ Haka kuma, a shekarar 2021, wani asibiti a Abuja har sai da ya sanya alamar “Ba Mu Sayi Ƙoda!” bayan mutane da dama sun nemi siyar da sassan jikinsu saboda matsin tattalin arziki bayan annobar Korona.
‎

koda nijeriya talauci
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

KANO: Farashin Kayan Masarufi Ya Yi Tashin Gwauron Zabi Gabanin Shigowar Azumin Ramadan ‎ ‎

February 12, 2026

NAPTIP Ta Ceto Mata Bakwai Ake Zargin Ana Shirin Safarar Su zuwa Ƙasar Iraki A Kano ‎

February 12, 2026

Mata sun fi maza yin aikin baban-giwa a Najeriya

February 11, 2026

Dalilin Da Ya Sa Na Ajiye Shugabancin NAHCON – Abdullahi Saleh Pakistan

February 11, 2026

Jihar Abia Ta Sanya Hannu Kan Dokar Tallafin Tsofaffi

February 9, 2026

Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Nuna Alhini Kan Rasuwar Mutane 30 A Hatsarin Mota A Gezawa 

February 9, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

KANO: Farashin Kayan Masarufi Ya Yi Tashin Gwauron Zabi Gabanin Shigowar Azumin Ramadan ‎ ‎

By WafsymFebruary 12, 2026

A daidai lokacin da ya rage ‘yan kwanaki kaɗan a shiga watan Ramadan mai alfarma,…

‎“Ya Kamata ‘Yan Jaridu Su Riƙa Nuna Tausayi, Hikima Da Mutunta Jinƙan Ɗan Adam wajen ɗauko labarai ‎ ‎ ‎—Comrade Abbas Ibrahim

January 21, 2026

‎Kisan Gilla: Shawarwari Ga Mata Masu Zaman Gida Don Kare Rayukansu

January 19, 2026

‎Sauyin Yanayi Na Canza Yanayin Sanyi A Arewacin Najeriya  ‎ ‎ ‎— Masana ‎

January 18, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.