Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Yan Ta’adda sun kashe mutane 30 a Benuwe.
Afrika

Yan Ta’adda sun kashe mutane 30 a Benuwe.

November 25, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
nigeria bandits lead illustration new
nigeria bandits lead illustration new

Akalla mutane 30 ne aka kashe a hare-haren da aka kai a kauyukan Kastina-Ala da Logo na jihar Benue.

Hare-haren wanda aka fara tun ranar Lahadi sun ci gaba har zuwa ranar Litinin, ana zargin makiyaya ne ɗauke da makamai daga ƙasashen waje ne suka kai su.

A Ƙaramar Hukumar Kastina-Ala, an gano gawarwaki 10, yayin da aka kashe mutane 20 a Ƙaramar Hukumar Logo.

Cif Joseph Anawah ya ruwaito cewa sama da mutane 300 dauke da makamai sun kai hari a unguwar Azege da safiyar Lahadi.

Jami’an tsaron yankin sun cika makil har sai da wani jirgin soji ya shiga tsakani. Ana ci gaba da neman wadanda suka bata.

Shugaban Ƙaramar Hukumar Kastina-Ala, Justine Shaku, ya tabbatar da harin da aka kai a ƙauyen Adabo da matsugunan Tse Gwebe da sanyin safiyar Litinin ɗin nan, wanda ya janyo hasarar rayuka da sace-sace.

Clement Kav, Shugaban Ƙaramar Hukumar Logo, ya bayyana cewa maharan sun yi iƙirarin mallakar filin Tombo, wanda ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 17 da jikkata 37.

An tura karin jami’an tsaro, kuma an samu zaman lafiya.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

HARIN FARM CENTRE: Kada A Bari Rikicin Siyasa Ya Lalata Tattalin Arzikin Kano — Abbas Ibrahim

April 29, 2026

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

April 25, 2026

Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai

April 24, 2026

An tabbatar da naɗin Dr Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan gidaje

April 24, 2026

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.